Firaiministan Sin ya tafi kasar Philippines don ziyarar aiki da halartar taron koli na gabashin Asiya
Da sanyi safiyar yau Lahadi Firaiministan kasar Sin Li Keqiang, ya tashi zuwa kasar Philippines don ziyarar aiki, da kuma halartar taron hadin gwiwar shugabanin kasar Sin da kasashen Asiya wato China-ASEAN (10+1) karo na 20, wanda za'a gudanar a Manila, bayan da ya samu goron gayyatar shugaban kasar Philippine, Rodrigo Duterte.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku